Shugabar hukumar kare hakkin dan Adam ta Majalisar Dinkin Duniya Michelle Bachelet, ta yi kakkausar suka dangane da amfani da karfi da jami’an tsaro suka
Month: October 2020
AMNESTY TA BI SAHUn ‘YAN NAJERIYA WAJEN SUKAR RUNDUNAR SARS
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International a Nigeria ta bi sahun ‘yan kasar wajen cigaba da kiraye-kirayen kawo karshen rundunar nan ta SARS
An nada sabon sarkin zazzau
Gwamnatin jihar Kaduna ta nada Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin Sarki Zazzau na 19, don maye gurbin tsohon sarkin Alhaji Shehu Idris wanda Allah
Bundesliga: An kece raina a wasannin mako na uku
A cigaba da wasanin kwallon kafa na gasar Bundesliga da ake a Jamus, an taka leda a wasannin mako na uku wanda aka fara a
Kano: Ana farautar matar da ta kashe ‘ya’yanta
Rundunar ‘yansanda a jihar Kano ta ce tana cigaba da farautar wata mata da ta yi wa ‘ya’yanta biyu yankan rago a unguwar Sagagi da
Dokar hana sa shingen jami’an tsaro na nan daram – Gwamnatin Kaduna
Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce haramcin da ta yi na sanya shingen binciken ababan hawa ko ‘get-get’ na jami’an tsaro a