Ƴan Majalisar Dattijan Amurka za su kada kuri’a kan kudirin cike gibin samarwar gwamnati kudaden ci gaba da tafiyar da lamurran yau da kullum da
Month: September 2021
Gwamnatin Jihar Kaduna ta soke amfani da Babura
A Najeriya, Gwamnatin Jihar Kaduna ta soke amfani da Babura, sannan kuma ta takaita wuraren da Babura masu kafa uku za su rika shiga, domin
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Buhari daya aiyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta adda
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci shugaba Muhammadu Buhari ya ayyana ‘yan fashin dajin da suka addabi yankin arewacin kasar a matsayin ‘yan ta’adda, tare da
Wata kotu a Abuja na shirin yanke hukunci haramta Twitter
Kotun kasashen yammacin Afrika da ke Abuja na shirin yanke hukunci kan dakatar da kafar sada zumunta ta Twitter da hukumonin Najeriya suka yi. Kotun
An nada mace ta farko a matsayin fara ministar Tunisiya
Shugaba Kais Saied na Tunisia ya sanar da nadin Najla Bouden matsayin Firaminista wadda za ta zamo mace ta farko a tarihin kasar da za
ZA A Toshe Layin Sadarwa A Kaduna —El-Rufai
Gwamnatin Kaduna ta sanar da jama’ar jihar cewa su kasance cikin shiri domin za ta iya toshe layin sadarwa saboda sojoji za su kai hare-hare