An sake kama wani Bajamushe mai shekaru 50 mai suna Flick Ramon bisa laifin lalata ƙananan ƴan matan Himba. An fara kama shi ne a
Month: September 2022
Ƙungiyar HURIWA Ta Buƙaci Hukumar EFCC Da Ta Kama Mambobin Kwamitin Gudanarwa Na PDP
Ƙungiyar masu fafutukar kare hakkin bil’adama ta Najeriya (HURIWA), a ranar Juma’a, ta buƙaci Hukumar Yaƙi da masu yi wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta’annuti (EFCC)
Jami’an Hukumar Kula Da Sharar Gida Ta Jihar Legas Sun Kwaso Wani Jariri A Cikin Juji
Jami’an Hukumar Kula da Sharar gida ta Jihar Legas (LAWMA) sun kwaso wani jariri a cikin juji a wani titi a Ikoyi. Jami’in hulɗa da
An Jiyo Ƙarar Harbe-Harben Bindiga Da Safiyar Yau A Kusa Da Fadar Shugaban Ƙasar Burkina Faso
Rahotanni sun bayyana cewa, an jiyo ƙarar harbe-harben bindiga da sanyin safiyar yau Juma’a a kusa da fadar shugaban ƙasar Burkina Faso da kuma hedikwatar
Gwamna Masari Ya Nuna Damuwarsa Dangane Da Tsawwalla Wa Al’umma Da Kamfanin Kedco Ke Yi
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya nuna damuwarsa dangane da tsawwalla wa al’umma da kamfanin rarraba wutar lantarki na Kedco ke yi wa jama’ar
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Ahmed Lawan Ya Amince Da Hukuncin Kotu
An rahoto cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya Ahmed Lawan ya amince da hukuncin da kotu ta yanke na ayyana Bashir Machina a matsayin ɗan takarar