Gwamnatin sojin Chadi ta yi wa ƴan tawayen ƙasar kusan 300 afuwa da wasu ƴan siyasa, domin cika ɗaya daga cikin buƙatun ƴan adawa da
Month: November 2021
Wata Babbar Kotun Ta Bayyana Tsare Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi A matsayin Saɓawa Kundin Tsarin Mulki.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana tsare tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi da aka yi a garin Awe, wani yanki mai
Kotu Ta Kori Shugabancin APC Ƙarƙashin Jagorancin Ganduje A Kano
Kotu ta kori shugabancin APC ƙarƙashin jagorancin Ganduje a Kano, ta goyi bayan ɓangaren Shekarau Wata babbar kotun babban birnin tarayya Abuja ƙarƙashin jagorancin mai
Ɗansanda Ɗaya Ya Mutu, Guda Kuma Ya Yi Ɓatan Dabo, Wa Su Huɗu Sun Jikkata A Wani Hari Da Aka Kai
Ana fargabar Ɗansanda ɗaya ya mutu, guda kuma ya yi ɓatan dabo, sannan wa su huɗu sun jikkata a wani hari da aka kai a
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Zamfara Ya Gayyaci Kamfanin Avic Engineering Limited
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Alhaji Nasiru Mu’azu Magarya, a ranar Litinin ɗin da ta gabata ya gayyaci kamfanin Avic Engineering Limited, ɗan kwangilar da
Hukumar Kare Haƙƙin Bil’adama Ta Samu Ƙorafe-Ƙorafe 814 A Bana
Hukumar kare haƙƙin bil’adama ta ƙasa ta ce, ta samu ƙorafe-ƙorafe 814 na kare haƙƙin bil’adama a bana a jihar Bauchi. Ko’odinetan hukumar a jihar,