Jami’an sojan Afghanistan sun ce, sun yi nasarar fatattakar mayaƙan Taliban daga kudancin birnin Lashkar Gah da ke lardin Helmand. Wani kwamandan yankin ya ce,
Month: July 2021
Ƴan Bindiga Kun Kai Farmaki Garin Ɗansadau Don Nuna Fushinsu Kan Sauke Basaraken garin
Rahotanni daga Jihar Zamfara a Najeriya sun bayyana cewa Ƴan bindiga a sun kai farmaki garin Ɗansadau don nuna fushinsu kan sauke basaraken garin, Alhaji
Aare Onakakanfo na yankin Yarbawa, Iba Gani Adams, ya yi Allah wadai d
Masana’antar Film Ta Kannywood Ta Shirya Zanga-Zangar Lumana Kan Sahara Reporters
Wa su daga cikin Ƴan fim da mawaƙa a masana’antar Kannywood, sun tsara za su gudanar da wata zanga-zangar lumana, domin nuna fishin su ga
Rikici Ya Ɓarke A Jam’iyyar APC Mai Mulkin Najeriya
Rahotanni daga Najeriya sun bayyana cewa, Sabon rikici na sake kunno kai a jam’iyyar APC mai mulkin Najeriyar kan halarcin shugabancin riƙo na jam’iyyar na
Wa Su Ɗalibai 18,000 Za Su Sake Rubuta Jarabawar Jamb A Zaɓaɓɓun Wurare
Hukumar shirya jarabawar shiga Makarantun Gaba da Sakandire a Najeriya wato (JAMB) ta sanar da shirye-shiryen gudanar da jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire