Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a ranar Lahadin nan ya ce, matakin da babban bankin Najeriya CBN ya ɗauka na ƙaddamar da sababbin takardun wasu daga
Month: October 2022
Ɗaruruwan Ƴan Ta’addan Mayaƙan ISWAP Sun Gamu Da Ajalinsu A Hannun Sojojin Najeriya
Ɗaruruwan ƴan ta’adda da ake zargin mayaƙan ISWAP ne sun gamu da ajalinsu a hannun sojojin Najeriya bayan gazawar da suka yi na kuɓutar da
Batun Yi Wa Yara Ƙanana Allura Rigakafi Mai Ɗauke Da Sinadarin Dalma Ba Gaskiya Ba Ne – NAFDAC
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa NAFDAC a jiya ta ƙaryata ikirarin da ke cewa, ana yi wa yara ƙanana alluran rigakafin
Wasu Mahara Sun Buɗe Wuta Kan Mai Uwa Dawabi A Jihar Binuwai
Wasu mutane ɗauke da muggan makamai da ake zargin fulani makiyaya ne da ke haddasa rikici a jihar Binuwai sun sake kai hari kan al’ummar
Sauya Fasalin Kuɗi Ba Mafita Ce Ga Tattalin Arziki Ba – Gumi
Fitaccen malamin Addinin Islamar nan, Sheikh Dr. Ahmad GUMI, ya fito fili ya ƙalubalanci shirin babban bankin ƙasa CBN na sauya fasalin takardun kuɗi. Gumi,
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Katsina Ta Ceto Mutane 21 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina a ranar Juma’ar da gabata ta ceto aƙalla mutane 21 da aka yi garkuwa da su da suka haɗa da