Aƙalla ƴan gudun hijirar Afghanistan shida ne suka mutu, wa su biyar kuma suka jikkata a wani taho-mu-gama da wata ƙaramar mota ta yi da
Month: December 2021
An Kashe Biyu Daga Cikin Ƴan Bindigar Da Ke Addabar Mazauna Ƙaramar Hukumar Giwa A Jihar Kaduna
An kashe biyu daga cikin ƴan bindigar da ke addabar mazauna Ƙaramar Hukumar Giwa a jihar Kaduna da ke Najeriya, a wani artabu da jami’an
Masu Garkuwa Da Wani Sakatare Sun Buƙaci Iyalansa Da Su Biya Su Naira miliyan 60
Masu garkuwa da wani sakatare na din-din-din mai ritaya, Hakimin Erubu a jihar Kwara, Dr Zubair Erubu, sun buƙaci iyalansa da su biya su Naira
Ƴan Bindiga Sun Sace Mahaifiyar Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnan Kogi
Ƴan bindiga sun sace mahaifiyar Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnan Kogi, Abdulkarim Jamiu Asuku, Hajiya Seriya Raji. Aminiya ta gano cewa, maharan sun yi wa gidanta
Ƙarin Mutum 385 Ne Suka Kamu Da Cutar Korona A Najeriya Ranar Litinin
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce ƙarin mutum 385 ne suka kamu da cutar korona a faɗin ƙasar ranar Litinin, 13
Ƙungiyar Likitocin Najeriya Reshen Jihar Kwara Ta Yi Kira Da A Sako Mamban Ƙungiyar
Ƙungiyar likitocin Najeriya reshen jihar Kwara, ta yi kira da a sako mamban ƙungiyar, Dakta Zubair Erubu, wanda aka yi garkuwa da shi a daren