Gwamna Nasir El-Rufa’i na Jihar Kaduna a yau Alhamis ya ce, girman ƙalubalen tsaro da ake fama da shi a yankin Arewa maso Yamma ya
Month: March 2022
Shugaban Tunisia ya rusa majalisar dokokin ƙasar
Shugaban Tunisia Kais Sa’id ya rusa majalisar dokokin kasar wadda ya dakatar da ayyukanta kimanin watanni 8 da suka gabata, matakin da ke ya ƙara
Augustine Eguavoen ya sauka daga muƙaminsa na kocin Najeriya
Kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya Augustine Eguavoen ya sauka daga muƙaminsa sakamakon kasa kai tawagar Super Eagles gasar Kofin Duniya ta Qatar 2022. Wata
Majalisar Wakilan ta tilasta wa hafsoshin tsaro bayyana a gabanta kan harin jirgin ƙasa
A yau Alhamis ake sa ran shugabannin tsaro na Najeriya za su bayyana a gaban Majalisar Wakilan Ƙasar bayan majalisar ta umarce su da yin
Na taɓa yin gargaɗi kan yiwuwar kai wa jirgin ƙasa hari – Amaechi
Ministan Sufuri Rotimi Amaechi ya mayar da martani kan harin ta’addancin da aka kai wa jirgin ƙasan da ke kan hanyar zuwa Kaduna daga Abuja,
Hari kan jirgin ƙasa ya haifar da shakku kan shugabancinmu – Gwamnoni
Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya ta yi Allah-wadai da harin ta’addancin da ƴan bindiga suka kai kan jirgin ƙasan da ke kan hanyar zuwa Kaduna daga Abuja