Rundunar shiyar Ilorin na Hukumar Yaƙi Da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Zagon Ƙasa, EFCC, ta kama wani matashi ɗan shekaru 26 Olukayode Olamilekan
Month: June 2022
Atiku Ya Maida Martani Ga Masu Sukar Shi Kan Zaɓo Okowa A Matsayin Abokin Takararsa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar Shugaban Ƙasa ƙarƙashin jam’iyar PDP Atiku Abubakar ya maida martani ga masu sukar shi kan zaɓo Gwamnan Jihar
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Tabbatar Da Tantance Sunayen Sabbin Ministoci 7
Majalisar Dattawa, a ranar Laraba, ta tantance tare da tabbatar da sunayen mutane bakwai da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya aike da sunayensu a makon
Jam’iyyar Action Alliance Ta Buƙaci Kotu Ta Dakatar Da INEC Daga Shigar Da Sunan Tinubu Zaɓen 2023
Jam’iyyar Action Alliance (AA) a ranar Talata ta buƙaci wata babbar kotun tarayya da ke Abuja da ta dakatar da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta
Hukumomin Najeriya Za Su Karɓa Ƴan Ƙasar 38 Masu Neman Mafaka A Birtaniya
Hukumomin Najeriya sun ce, su na sa ran karɓar ƴan ƙasar 38 masu neman mafaka waɗanda Birtaniya za ta mayar da su gida. Mutanen sun
Ƴan Bindiga Sun Tashi Sama Da Garuruwa 30 A Cikin Wannan Watan Na Yuni
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazaɓar Gummi/Bukkuyum na jihar Zamfara, Suleiman Abubakar Gumi, ya ce ƴan bindiga sun tashi sama da garuruwa 30 a cikin