Gwamnan jihar Kadunan Najeriya, Malam Nasiru El-Rufai, ya maida martani ga masu sukar shi kan matsayin da ya ɗauka na kin yin sulhu da masu
Month: April 2021
Najeriya: An sanya ranar zaɓe shugaban kasa na 2023
Hukumar Zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC, ta tsayar da ranar Asabar, 18 ga watan Fabrairun 2023 a matsayin ranar da za a gudanar
Katsina United ta sayi sabbin ‘yan wasa
Hukumar Gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Katsina United da ka arewa maso yammacin Najeriya ta bayar da sanarwar ɗaukan sababbin ‘yan wasa har guda 12.
‘Yan bindiga sun afka wa wata majami’a a Kaduna
‘Yan bindiga sun far wa mabiya addinin Kirista a cocin da ke kauyen Manini Tasha a karamar hukumar Chukun da ke jihar Kaduna, a safiyar
Amurka na tanadin rigakafin Corona fiye da kima – Iran
Ministan Harkokin Wajen Iran Mohammad Javad Zarif ya bayyana cewa ya kamata dukkan kasashe su yi aiki tare don rarraba sabbin nau’in allurar rigakafin coronavirus,
An hana sayar da man fetur a wasu sassan Zamfara
Gwamnatin Zamfara ta haramta sayar da albarkatun man fetur a yankunan da hare-hare suka yi kamari a ‘yan kwanakin nan a jihar. Wannan na kunshe