An buƙaci Shugaba Muhammadu Buhari da ya cire Gwamna Nasir El-Rufa’i a matsayin Gwamnan Jahar Kaduna tare da ayyyana Dokar ta ɓaci a Jahar ba
Month: April 2022
Shugabannin Sudan Ta Kudu Da Ke Rikici Da Juna Sun Cimma Ƴarjejeniya Game Da Kafa Gwamnatin Sojin-Haɗaka
Shugabannin Sudan ta Kudu da ke rikici da juna sun cimma yarjejeniya game da kafa gwamnatin sojin-haɗaka, biyo bayan jan-ƙafar da aka yi ta samu
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Ribas Ta Kama Wasu Ƴan Fashi Da Makami
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta cafke wasu ƴan ƙungiyar ƴan fashi da makami guda biyu da suka ƙware wajen yiwa direbobin babura masu kafa
Mun Kori Sheikh Muhammad Nuru Khalid Daga Limanci – Sanata Ɗansadau
Sanata Sa’idu Muhammad Ɗansadau shugaban kwamitin Masallacin Rukunin Gidajen Yan Majalisar Najeriya na Apo, ya ce sun kori Sheikh Nuru Khalid daga limancin masallacin gaba
Shugaban Aljeriya Abdelmadjid Tebboune Ya Yi Wa Fursunoni Fiye Da 1,000 Afuwa domin Ramadan
Shugaban Aljeriya Abdelmadjid Tebboune ya yi wa fursunoni fiye da 1,000 afuwa domin watan azumin Ramadan. Wata sanarwa da aka fitar daga ofishinsa ta ce,
Mafarauta Huɗu Sun Mutu Wasu Kuma Bakwai Suka Samu Raunuka A Borno
Aƙalla mafarauta huɗu ne suka mutu, yayin da wasu bakwai suka samu raunuka daban-daban, lokacin da wani abin fashewa ya tashi da su wanda ake