Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya gabatar da buƙatar janye ƙarar da ya shigar kan Ɗan jarida kuma mawallafin jaridar Daily Nigerian (Kafar yaɗa
Month: June 2021
NNPC Ya Sanar Da Buƙatar Ƙara Farashin Mai Zuwa Sama Da 280
Shugaban Kamfanin man fetur na NNPC a Najeriya Mele Kyari ya ce,ya dace a dinga sayar da litar mai guda a kan sama da naira
Gwamnatin Neja Ta Kori Ma’aikata Sama Da 300
Gwamnatin jihar Nejan Najeriya ta sanar da korar ma’aikatanta guda 328 daga bakin aiki saboda samunsu da laifuffuka daban-daban da suka karya dokokin aikin gwamnati
DA ƊUMI-ƊUMI: Majalisar Dattawan Najeriya Ta Gayyaci Mele Kolo Kyari
Majalisar dattijai a ranar Talata ta ce, ta gayyaci Manajan Daraktan Kamfanin Mai na Ƙasa (NNPC), Mista Mele Kyari, don ya yi wa Ƴan majalisa
Ƴan Bindiga Sun Far Wa Ayarin Motocin Gwamna Ganduje
Gwamnan jihar Kano da ke Najeriya Abdullahi Umar Ganduje, ya tsallake rijiya da baya yayin da wa su Ƴan bindiga daɗi suka ƙaddamar da hari
Faransa Ta Halasta Yiwa Masu Auren Jinsin Dashen Ƴaƴa Don Samun Zuriya
Majalisar dokokin Faransa ta amince da dokar da ke bai wa masu auren jinsa da kuma matan da ba su da aure damar samun kulawa