Rundunar Yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar cafke wani Mashahurin Mai safarar miyagun makamai ga Yan ta’adda. Mai magana da yawun ƴan sanda na
Month: August 2022
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutane 8
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da cewa, mutum takwas sun rasa rayukansu, yayin rushewar wani bene mai hawa Uku a kasuwar waya
Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida Ta Umurci Malamanta Da Su Koma Bakin Aiki
Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBBU) da ke Lapai a Jihar Neja ta umarci malamanta da su koma bakin aiki ranar Litinin 5 ga watan Satumba
Gwamnatin Gombe Ta Rusa Ofishin Yaƙin Neman Zaɓen Ɗantakarar Gwamna Na PDP
Hukumar tsare-tsare da raya Birane ta Jihar Gombe (GOSUPDA) ta rusa wasu sassan ofishin yaƙin neman zaɓen ɗantakarar gwamnan jihar a ƙarƙashin jam’iyyar PDP, Muhammad
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Zamfara Ta Ceto Mutane 12 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ceto mutane 12 da aka yi garkuwa da su, ciki har da wani jariri ɗan watanni biyar bayan wata
Akwai Fargabar Ɓurɓushin Nukiliya Na Bazuwa A Tashar Zaporizhzhia Ta Yukren
Tun bayan da dakarun Rasha suka mamaye tashar nukiliya mafi girma a nahiyar turai ta Zaporizhzhia, ake ta fargabar irin illar da hakan zai iya