Kungiyar manoman shinkafa ta Najeriya ta nemin gwamnatita rika kama masu sayar da shinkafa ‘yar waje. Shugaban kungiyar Mista Andy Ekwelem ne ya bayyana hakan
Month: January 2021
DRC: Babbar jam’iyyar Adawa ba za ta shiga zaɓe ba
Babbar jam’iyyar adawa a Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo za ta ƙauracewa zaɓen da za a gudanar cikin watan Maris wanda shugaba Denis Sassou Ngueso zai sake
Najeriya: An ceto matasa 24 da aka sace a Taraba
An ceto wasu matasa 24 na Takum da ke jihar Traaban Najeriya da masu garkuwa da mutane suka sace a hanyar Wukari a kwankin baya.
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta sauya dokar zama ɗan ƙasa
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta ce ta sauya dokokinta yadda yanzu za ta fara bai wa masu zuba jari da masana kimiyya da likitoci da injiniyoyi
Kukasheka ya rabauta da sarauta a Katsina
Hakimin Ketare a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya Alhaji Usman Bello Kankara, ya ba wa tsohon kakakin rununar sojin Najeriya Birgediya Janar Sani Usman
Za mu kamo maharan da suka yi kisa a Igabi – Gwamnatin Kaduna
Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce za ta yi duk mai yiwuwa domin kama wadanda suka kai hari tare da kashe mutane