Masu sayar da Raguna a garin Benin, Edo, a ranar Lahadi, sun yi tir da rashin goyon baya a cikin tsadar dabbobi, ƙasa da mako
Month: July 2022
Mutane 30 Sun Mutu A Haɗurran Mota Da Aka Samu A Najeriya A Ƙarshen Makon Nan
Haɗurran mota da aka samu a sassan Najeriya daban-daban a ƙarshen makon nan sun yi sanadiyyar mutuwar mutane 30 tare da raunata wasu da kuma
Christian Eriksen Ya Amince Da Komawa Manchester United
Ɗan ƙwallon tawagar Denmark, Christian Eriksen ya amince zai saka hannu kan yarjejeniyar komawa Manchester United da taka leda. Kwantiragin ɗan wasan mai shekar 30,
Jam’iyyar PDP Ta Yi Kira Ga Shugaba Buhari Da Ya Sa A Binciki Buratai
Jam’iyyar PDP ta yi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ya sa a binciki tsohon babban hafsan sojin ƙasa (COAS) kuma Ambasada a Jamhuriyar
Manchester City Ta Kammala Ɗaukar Ɗan Wasan Leeds United Kalvin Phillips
Manchester City ta kammala siyan ɗan wasan Leeds United Kalvin Phillips kan kwantiragin shekaru shida. Ɗan wasan tsakiya na Ingila Phillips ya koma City bayan
Arsenal Ta Sayi Ɗan Wasan Gaban Manchester City Gabriel Jesus
Arsenal ta sayi ɗan wasan gaban Brazil Gabriel Jesus daga Manchester City kan fan miliyan 45. Ɗan wasan mai shekaru 25, wanda zai sanya riga