Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Bola Tinubu, zai koma da zama a gidan zaɓaɓɓen shugaban ƙasa da ke Abuja, babban birnin ƙasar, gabanin bikin rantsar da shi.
Author: Nazir Abdurrahman
Kotun Ƙoli Ta Ce A Ci Gaba Da Amfani Da Tsofaffin Takardun Kuɗi A Najeriya
Kotun ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin cewa za a ci gaba da amfani da tsofaffin kuɗin ƙasar har zuwa 31 ga watan Disamban 2023. A
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano, Za Ta Gabatar Da Alasan Doguwa Gaban Kotu
Rundunar yan sanda ta jihar Kano, tace zata gabatar da dan majalisar Doguwa da Tudun Wada, Alasan Ado Doguwa, a gaban kotu nan gaba kadan,
Tinubu Ya Karɓi Shaidarsa Ta Cin Zaɓe
Hukumar zaɓen Najeriya ta miƙa wa zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu shaidar cin zaɓen 2023. Shugaban Hukumar Zaɓen Ƙasar, Farfesa Mahmood Yakubu ne
Muna Kira Da INEC Ta Soke Zaɓukan Da Aka Gudanar A Wasu Ƙananan Hukumomi
Ɗantakarar kujerar Sanatan Borno ta tsakiya a jam’iyyar PDP Honorabul Mohammed Kumalia ya yi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Ƙasa INEC da
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi Obasanjo Kan Kawo Ruɗani Game Da Sakamakon Zaɓe
Gwamnatin Tarayya ta ja kunnen tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo a kan kalamansa da ya yi kan zaɓen shugaban ƙasa na 2023 na ƙoƙarin