Hukumar zaɓe a Najeriya INEC ta sanar da jadawalin babban zaɓe na 2023, inda za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa ranar Asabar 25 ga
Month: February 2022
Ministan Lafiya Na Ukraine Ya Ce Dakarun Rasha Sun Kashe Fararen Hula 198 A Yau
Ministan lafiya na ƙasar Ukraine ya bayyana cewa, a yau Asabar, ya zuwa yanzu fararen hula 198 da suka haɗa da ƙananan yara uku ne
An Girke Jami’an Tsaro A Ƙananan Hukumomin Jos Ta Arewa Da Bassa A Filato
Akwai ɗimbin jami’an tsaro a Ƙananan Hukumomin Jos ta Arewa da Bassa a Filato domin gudanar da zaɓen cike gurbin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar
Atiku Ya Ziyarci Obasanjo A Abeokuta Don Neman Goyon Bayansa
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a ranar Asabar, ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta da ke jihar Ogun.
Ƴan Najeriya Na Buƙatar Aikin Yi Da Ilimi Da Kuma Ci Gaba -Bola Tinubu
Jigon Jam’iyyar APC na Ƙasa Bola Tinubu ya ce ƴan Najeriya na buƙatar aikin yi, ilmi da ci gaba. Ya bada tabbacin cewa, zai bayar
Hukumar Kula Da Zirga-Zirgar Jiragen Ƙasa Ta Najeriya Ta Na Bada Sabis Na Jirgin Ƙasa Mafi Arha A Duniya
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya ta ce, ta na bada sabis na jirgin ƙasa mafi arha a duniya, inda ta ƙara da