Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta kama wani boka, wanda ya ƙware wajen yin addu’a da bayar da laya don kare ƴan ta’adda da ke
Month: November 2022
Kotu Ta Yanke Wa Shugaban Jam’iyyar APC Hukuncin Ɗaurin Shekaru Biyu A Gidan Yari
Wata kotun majistare da ke Kano ƙarƙashin jagorancin Faroukh Ibrahim Umar ta yanke wa shugaban jam’iyyar APC na mazaɓar Yautar, Aminu Ali hukuncin ɗaurin shekaru
Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugabar Mata Ta Jam’iyyar LP A Kaduna
Wasu ƴan bindiga sun kashe shugabar mata ta jam’iyyar Labour Party (Labour Party) Misis Victoria Chimtex a Manchok da ke Ƙaramar Hukumar Ƙaura a jihar
Ya Kamata Sojoji Su Tasa Ƙeyar Aisha Buhari Saboda Ɗaukar Hukunci A Hannu – Haj. Naja’atu
Ƴar siyasa kuma mai kare hakkin ɗan Adam, Naja’atu Mohammed ta yi kira ga rundunar tsaron Najeriya su gaggauta yin awon gaba da uwargidan shugaban
Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu Ya Ƙaddamar Da Manhajar Karo-Karon Kuɗi
Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa, Kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na Jam’iyyar APC mai mulki, APC, na nan na ƙaddamar da wata manhaja
Ƙungiyar Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu Ta Musanta Labarin Sauya Abuja Zuwa Legas
Ƙungiyar yaƙin neman zaɓen ɗantakarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC ta bayyana labarin sauya birnin tarayyar Abuja zuwa Legas a matsayin ƙanzon kurege. Sanarwar dai