Wasu ƴan daba ɗauke da makamai da ake kyautata zaton waɗanda sakamakon zaɓe bai yi wa daɗi ba ne sun kai farmaki wasu kasuwannin Jihar
Month: February 2023
PDP Ta Yi Barazanar Watsi Da Sakamakon Zaben Shugaban Ƙasa Na 2023
Jam’iyyar PDP ta yi barazanar kin amincewa tare da yin watsi da sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na 2023 da aka tattara zuwa yanzu a cibiyar
Atiku Ya Kayar Da Tinubu A Jihar Katsina
Dan takarar shugaban kasa na babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar, ya yi nasara a Jihar Katsina, mahaifar shugaban ƙasa Muhamamdu Buhari. Sakamakon zaɓen
Ɗantakarar Shugaban Ƙasa Na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar Ya Doke Tinubu A Jihar Gombe
Ɗantakarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya samu nasara a dukkanin Ƙananan Hukumomi 11 na jihar Gombe, kamar yadda hukumar zaɓe mai zaman
Jam’iyyar Apc, A Jihar Katsina Ta Lashe Zaɓen Kujerun Sanatoci Guda Uku Da Ƴan Majalisar Wakilai Ta Tarayya Guda Tara
Jam’iyyar Apc, a Jihar Katsina ta lashe zaɓen kujerun Sanatoci guda uku da ƴan majalisar wakilai ta tarayya guda tara. Yayin da Jam’iyyar adawa ta
Motar Mu Ba Ta Ɗauke Da Kayan Zaɓe – NSCDC
Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya (NSCDC), reshen jihar Legas, ta ce motar ta da ta yi hatsari a Abuja ranar Juma’a, ba ta ɗauke