Jiya ne, shugaban Sin Xi Jinping ya duba shirye-shiryen wasannin Olympics da na naƙasassu na shekarar 2022 da za su gudana a nan birnin Beijing
Day: January 5, 2022
Ƙasashe 5 sun fara aiki a matsayin zaɓaɓɓun mambobin kwamitin sulhu na MDD
Jiya ne ƙasashen Albania, da Brazil, da Gabon, da Ghana da kuma haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) suka fara aiki a matsayin mambobin da ba na
An fara sayar da tikitin gasar cin kofin ƙasashen Afrika
Ranar Talata aka fara sayar da tikicin gasar cin kofin ƙasashen Afrika na 2022 a Kamaru a hukumance. Ministan al’amurran wasanni na jamhuriyar Kamaru, Narcisse
Jagoran mulkin Sudan ya ce, ƙofa a buɗe take don tattaunawar daidaita rikicin siyasar ƙasar.
Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan Abdel Fattah Al-Burhan, ya bayyana a ranar Talata cewa, ƙofa a buɗe ta ke ga dukkan ɓangarorin siyasar ƙasar domin
Ƴan sanda sun daƙile harin ƴan bindiga a Zamfara
Rundunar ƴan sanda jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya ta ce, jami’anta sun daƙile harin ƴan bindga a ƙaramar hukumar Tsafe. Hakan na ƙunshe
Ƴan sandan Najeriya sun ƙwato harsashi 109 da ake kakkaɓo jirgi da shi
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce, ta ƙwato harsashi 109 da ake iya kakkaɓo jirgin sama da shi tare da kama mutum 999 da ake