Aƙalla mutune 21 suka mutu a arewacin Pakistan bayan dusar ƙanƙara ta sa sun maƙale a cikin motocinsu sun kasa fitowa. Ana kyautata zaton mutanen
Day: January 8, 2022
Gobara Ta Tashi A Babbar Kasuwar Nguru Da Ke Jihar Yobe
Rahotanni daga jihar Yoben Najeriya na cewa gobara ta tashi a babbar kasuwar Nguru da ke jihar. Waɗanda suka shaida lamarin sun bayyana wa BBC
Ƴan Jarida 2,000 Ne Suka Mutu Daga Cutar Covid-19 Cikin Ƙasashen 94
Kusan ƴan jarida 2,000 ne suka mutu daga cutar COVID-19 a cikin ƙasashe 94 tun daga watan Maris ɗin shekarar 2020. Sannan A cikin shekarar
Shugaba Buhari Ya Fitar Da Saƙon Ta’azziyar Rasuwar Dr. Ahmad Muhammad Ibrahim
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya fitar da saƙon ta’aziyyar rasuwar babban Malamin addinin Musulunci kuma limamin Jami’ar Bayero ta Kano (BUK), Dakta. Ahmad Muhammad Ibrahim.