Mali ta doke Tunisia da ci 1-0 a gasar cin kofin Afrika ta Afcon da ake yi a Kamaru inda wasan ya ƙarƙare da ce-ce-ku-ce
Day: January 12, 2022
Yadda wani matashi ya yi wa ƴar makwabcinsa yankar rago a Kano
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Kano ta tabbatar da kama wani matashi mazaunin Ƙaramar Hukumar Tofa da ke jihar bisa zargin yin garkuwa da
EFCC ta gurfanar da Mompha a kotuKotu
Hukumar yaƙi da cin hanci a Najeriya EFCC ta gurfanar da shahararren mai amfani da shafukan zumunta, Ismaila Mustapha da aka fi sani da Mompha,
Spanish Super Cup: Barcelona za ta kara da Real Madrid a Saudi Arabiya
Barcelona za ta buga wasan daf da ƙarshe a Spanish Super Cup da Real Madrid wasan hamayya na El Clasico a King Fahd International ranar
Ƴan bindiga sun sace mahaifiyar ɗan majalisa a Kano
Wasu ƴan bindiga sun sace mahaifiyar Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Jihar Kano Isiyaku Ali Danja da tsakar daren Laraba. Maharan sun shiga gidan Hajiya
Biden ya gabatarwa Majalisa ƙudirin samar da sauyi a dokar zaɓen Amurka
Shugaba Joe Biden na Amurka ya kama hanyar samar da sauyi a dokar ƴancin zaɓe a ƙoƙarin bai wa ƴan Majalisun jam’iyyar Democrats ƙarfin iko