Ƴan bindiga sun sace Kwamashinan Kasuwanci na Jihar Bayelsa Federal Otokito. Rundunar ƴan Sandan Bayelsa ta tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa, ta na
Day: January 21, 2022
Jose Peseiro bai raka ƴan wasan Najeriya zuwa Kamaru ba – NFF
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Najeriya NFF ta ce, sabon kocin da ta sanar da ɗauka Jose Peseiro, bai rattaba hannu a kan yarjejeniyar karɓar ragamar
Zan bar Najeriya fiye da yadda na same ta – Buhari
Inganta tsaro da tattalin arziki na daga manyan alkawuran da Shugaba Buhari ya yi wa ƴan Najeriya. Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ƴan Najeriya
Sojojin Najeriya sun ce sun kashe ƴan ta’adda 37 da ƴan fashi 12
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai ta sojojin Najeriya sun kashe mutanen da suka kira ƴan ta’adda 37 a yankin arewa maso gabashin ƙasar tare da