Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki, ya nuna sha’awar tsayawa takarar shugaban asa a 2023. Sanarwar nasa na zuwa ne bayan da tsohon jagoran
Day: January 26, 2022
Ƴan bindiga sun kashe mutane 9 a Zamfara
Aƙalla mutane 9 ne suka mutu, kuma da dama suka rasa muhallansu a ranar Lahadi bayan da ‘yan bindiga suka kai wani hari cikin dare
Mahara sun yanke kan wani makiyayi a Jihar Kaduna
Wasu mahara sun kai hari Ƙaramar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna tare da kashe wani makiyayi ta hanyar yanke kansa. Kwamashinan Tsaro Samuel Aruwan wanda
Akwai yiwuwar Najeriya ta ci gaba da ciyo bashi don biyan tallafin mai-Femi Adesina
Akwai yiwuwar Najeriya ta ci gaba da ciyo bashi domin ci gaba da biyan tallafin man fetur, a cewar fadar shugaban ƙasa. Mai magana da
Ƙasashe shida sun tsallaka zuwa zagayen kwata final a gasar AFCON
Zuwa yanzu ƙungiyoyi shida ne suka samu kai wa zagayen kusa da da kusa da na ƙarshe (Quater final) a gasar cin kofin Afrika da
Dubban ƴan Burkina sun yi zanga-zangar goyon bayan juyin mulki
Magoya bayan sojojin da suka gudanar da juyin mulki a ƙasar Burkina Faso sun gudanar da zanga-zangar nuna musu goyon baya kan kawar da zaɓaɓɓiyar