Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu har sai an tantance su. Kwamishinan Ilimi na Kano Sanusi Said Kiru ne
Day: January 24, 2022
Kwamitin Da Gwamnatin Jihar Kano Ta Kafa Kan Barace-Barace Ya Shirya Don Fara Jigilar Mayar Da Mabarata Garuruwansu
Kwamitin da Gwamnatin Jihar Kano ta kafa kan hana barace-barace a jihar ya ce, kwanan nan zai fara jigilar mayar da mabarata zuwa garuruwansu na
An Ƙaddamar Da Wani Injin Buga Littattafai Na Zamani A Kaduna
Babban Daraktan hukumar yi wa ƙasa hidima ta ƙasa (NYSC), Manjo Janar Shu’aibu Ibrahim, ya ƙaddamar da wani injin buga littattafai na zamani a Kaduna.
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Ekiti Ta Gurfanar Da Wasu Mutum 2 Da Laifin Fyaɗe
Rundunar ƴan sandan jihar Ekiti ta gurfanar da wasu mutane biyu, Anthony Oluwatosin Adedokun (mai shekaru 40) da Ayoola Taiwo Ayodele Mai shekara (44) da
A Daren Jiya Lahadi Wasu Fusatattun Matasa Suka Bankawa Makarantar ‘Noble Kids Wuta Sakamakon Kashe Hanifa
A daren jiya Lahadi ne dai Wasu fusatattun matasa suka bankawa makarantar Noble Kids wuta sakamakon kashe Hanifa da shugaban makarantar ya yi. Ita wannan
Gwamnatin Jihar Binuwai ta fara rusa wasu gine-ginen da aka gina ba bisa ƙa’ida ba
Gwamnatin jihar Benue ta fara rusa wasu gine-ginen da aka gina ba bisa ƙa’ida ba a Makurɗi, babban birnin jihar. An ruwaito cewa, kimanin gine-gine