Firaministan Birtaniya Boris Johnson, ya fito ƙarara ya musanta cewa an gargaɗe shi cewa dabdalar da aka yi a lambun fadar firai ministan za ta
Day: January 18, 2022
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano Ta Kuɓutar Da Matashin Da Ake Zargi Wasu Ƴan Damfara Sun Yi Yunƙurin Yanka Shi
Rundunar ƴan sandan jihar Kano a arewacin Najeriya ta ce, ta kuɓutar da wani matashi da ake zargin wasu ƴan damfara sun yi yunƙurin yi
Har Yanzu Jam’iyyar APC Na Da Membobin Aƙalla Miliyan 40 A Najeriya -Mai Mala Buni
Shugaban kwamitin riƙo na jam’iyyar APC na ƙasa kuma Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce yanzu haka jam’iyyarsu na da mambobi aƙalla miliyan
Babban Lauya Cif Mike Ozekhome Ya Shiga Sahun Lauyoyin Da Ke Kare Nnamdi Kanu
Babban Lauyan kuma mai rajin kare hakkin bil’adama, Cif Mike Ozekhome, SAN, ya shiga cikin sahun Lauyoyin da ke aikin kare Nnamdi Kanu domin ya
A Yau Talata Ne Ake Ci Gaba Da Shari’ar Jagoran Masu Fafutukar Kafa Ƙasar Biafra Nnamdi Kanu
A yau Talata ne ake ci gaba da shari’ar jagoran masu fafutukar kafa ƙasar Biafra Nnamdi Kanu a babbar kotun tarayyar Najeriya da ke Abuja.
Mazauna Garin Gombe Na Kokawa Kan Yadda Matasa Masu Hawa Babura Ƙirar UD Suke Haifar Da Haɗurra A Garin
Mazauna garin Gombe na kokawa kan yadda matasa masu hawa babura ƙirar UD suke haifar da haɗurra a garin, inda kusan kullum sai sun karya