Ostraliya ta sake ƙwace bizar ɗan wasan tennis lamba Ɗaya a duniya, Novak Djokovic, game da rikicin zamansa a ƙasar ba tare da an yi
Day: January 14, 2022
Zubar Dusar Ƙanƙara A Ƙasar Pakistan Kwana Shida Da Suka Wuce.
Mutane Ashirin da Biyu ciki har da yara sun daskare har suka mutu a Yankin Murree na Pakistan yayin da dusar ƙanƙara ta kama motoci.
Najeriya ta samar wa manoma sabbin iri 49 ‘masu ƙarfi’
Kwamatin duba ingancin iri na noma a Najeriya National Varieties Release Committee (NVRC) ya fito da sabbin iri 49 masu ƙarfi don haɓaka harkokin noma
An kashe mutum 108 a Habasha cikin mako biyu – MDD
Mutum aƙalla 108 aka kashe sakamakon hare-hare ta sama a arewacin Habasha cikin mako biyu da suka wuce, a cewar Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD). An
Kamaru ta zama ƙasa ta farko da ta tsallaka zagayen gasar AFCON na biyu
Kamaru ta zama ƙasa ta farko da ta samu tikitin zuwa zagaye na biyu a gasar cin kofin Afrika da ta ke karɓar baƙunci, bayan
Ƴan sanda sun cafke mai cin naman mutane da mataimakansa a Zamfara
Rundunar ƴan sanda a jihar Zamfara ta samu nasarar kame wasu mutane 4 da suka amsa laifukan ci da kuma sayar da naman mutane. Cikin