Wasu Palasɗinawa sun ce, za su maka ƙasar Isra’ila a gaban Kotun Hukunta Manyan Laifuffuka ta Duniya (ICC) kan yadda Yahudawa ke ci gaba da
Day: January 29, 2022
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Yobe Ta Kama Wasu Mutane Uku Da Soja Bisa Laifin Fashi
Rundunar ƴan sandan jihar Yobe ta ce, ta kama wasu mutane uku da suka haɗa da soja guda da laifin haɗa baki, fasa gidaje da
Wata tankar mai ta fashe a harabar gidan man da ke Umuahia
Wata tankar mai ta fashe a harabar gidan man da ke Umuahia, babban birnin jihar Abia da safiyar Asabar. Mazauna hanyar Aba da ke babban
Gwamna Godwin Obaseki Ya Umurci Mahukuntan Hukumar Inshorar Lafiya Da Su Fara Yin Rijistar Ƴan Jarida
Gwamnan jihar EDO, Godwin Obaseki, ya umurci mahukuntan hukumar inshorar lafiya ta jihar da su fara yin rijistar dukkan ƴan jarida a jihar. Gwamnan ya
Hukumar Kula Da Ingancin Magunguna Da Abinci Ta Gano Gurɓatacciyar Alkama a Jihar Gombe
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta ƙasa ta gano gurɓatacciyar alkama a kasuwannin jihar Gombe. Ko-odinetan hukumar ta NAFDAC na jihar Gombe, James
Dukkanin Magance Wata Matsala Ta Na Buƙatar Ƙyamatar Ta -Yemi Osinbajo
Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya Yemi Osinbajo, ya bayyana cewar dukkanin magance wata matsala ta na buƙatar ƙyamatar ta, tare da fito da masu cin hanci,