Barcelona ta umarci Ousmane Dembele da ya saka hannu kan yarjejeniyar tsawaita zamansa a ƙungiyar ko kuma ta sayar da shi in ji Xavi. Kwantiragin
Day: January 20, 2022
An gano gawar Hanifa, yarinyar da aka sace a Kano bayan kwana 47
An gano gawar yarinyar da aka sace a birnin Kano da ke arewacin Najeriya ranar 4 ga watan Disamban 2021. Mahaifin yarinyar ya tabbatar wa
Miji ya yi kisa bisa zargin kwartanci a kan matarsa a Kano
Kotun Majistire mai lamba 29 da ke Jihar Kano ta bada umarnin ci gaba da tsare wani miji, Musa Yakubu, a gidan yari bisa zargin
Gwamnatin Najeriya za ta kashe naira biliyan 1.4 ga matasan manoma
Majalisar Zartaswa ta sahale da a kashe naira biliyan 1.4 domin samar da kayan aikin gona da kuma iri domin Shirin Noman Matasa na Ƙasa.