Rundunar tsaron farin kaya Civil Defence ta ƙasa, reshen jihar Katsina, ta Magance sama da ƙararraki 1161 da aka gabatar mata a 2021 da ta
Day: January 15, 2022
Ministan Ma’adinai Da Ƙarafa Olamilekan Adegbite Ya Ce Najeriya Na Da Abin Da Ta Kira “ma’adinin Nan Gaba”
Ministan ma’adinai da ƙarafa, Olamilekan Adegbite, ya ce Najeriya na da abin da ta kira “ma’adinin nan gaba” da ke iya sarrafa motoci masu amfani
Ƙungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya Ta Gargaɗi Gwamnoni Da Su Guji Siyasantar Da Ilmi
Ƙungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya ta gargaɗi Gwamnoni da su guji siyasantar da ilmi ta hanyar gina Jami’o’in da ba za su iya ɗaukar nauyi
Hukumar Zaɓe Mai Kanta Ta Najeriya Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zaɓukan Cike Gurbi
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanya ranar 26 ga watan Fabrairu domin gudanar da zaɓukan cike gurbi a mazaɓu shida na